Author: Editor

Kano Commissioner for Humanitarian Affairs Meets with the state Assembly Committee The Kano State Commissioner for Humanitarian Affairs, Honourable Adamu Aliyu Kibiya, has received a maiden visit from the Kano State House of Assembly Committee on Humanitarian Affairs, led by its Chairman, Honourable Sule Lawan Shuwaki. Making it known to the media on Thursday by Director, Public Enlightenment Kano State Ministry of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation,Halima Sani Gadanya. During the visit, Honourable Kibiya emphasized the importance of collaboration between the Ministry and the Committee to support vulnerable and less privileged individuals in the State, particularly during the…

Read More

“Kano State to Embark on Drug Manufacturing through Unlocking Value Chain ”Pharmacist Ghali Sule DMCSA By Ayeeshat J Ahmad Kano The Director-General of the Drugs and Medical Consumables Supply Agency (DMCSA), Pharmacist Ghali Sule, has announced that Kano State is on the cusp of manufacturing its own drugs, a development that will not only benefit the state but the entire Neighboring state and the country at large. Speaking at the celebration of his two-year anniversary in office, Sule expressed his excitement about the prospect of unlocking the value chain in drug production. Under the leadership of Governor Abba…

Read More

CISLAC Reflects on Buhari’s Legacy, Highlights Discipline and Lessons for Future Leaders The Civil Society Legislative Advocacy Centre (CISLAC) has extended its condolences on the passing of former Nigerian President Muhammadu Buhari, describing his legacy as one marked by early discipline, public engagement, and valuable lessons for future leadership in the country. In a statement issued on Sunday, Comrade Auwal Musa Rafsanjani, Executive Director of CISLAC and Head of Transparency International Nigeria, expressed deep sympathy over the former president’s death and offered prayers for his eternal rest. Rafsanjani highlighted Buhari’s early leadership as a military head of state, during which…

Read More

Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya rasu ranar Lahadi yana da shekara 82 da haihuwa. Fadar shugaban Nijeriya ce ta bayyana rasuwar tsohon shugaban  da misalin ƙarfe 4:30 “sakamakon doguwar jinya.A Wata sanarwa da Garba Shehu mai magana da yawunsa ya fitar.marigayin  ya rasu a wani asibiti da ke birnin Landan. Shugaban kasar Bola Ahmad Tinubu   ya umarci Mataimakinsa  Kashim Shettima ya tafi Landan domin ya rako gawar Buhari zuwa gida Najeriya, A makon da ya gabata ne aka kwantar da tsohon shugaban a asibiti bayan ya je duba lafiyarsa kamar yadda ya saba, amma daga basani sai jikin yayi…

Read More

Chelsea na bibiyar Donnarumma, Newcastle na zawarcin Hugo Ekiti Chelsea na son ɗauko golan Italiya mai buga wa Paris St-Germain Gianluigi Donnarumma mai shekara 27. (L’Equipe – in French) Newcastle ta ƙara ƙaimi a zawarcin ɗanwasan Eintracht Frankfurt Hugo Ekitike mai shekara 23 inda take fatan za ta sha gaban Liverpool wajen sayen shi. West Ham ta zaƙu ta ɗauko tsohon ɗanwasan Aston Villa Douglas Luiz daga Juventus yayin da ɗanwasan na ƙasar Brazil mai shekara 27 ke fuskantar ƙalubale wajen yin tasiri a Serie A. (Gazzetta dello Sport – in Italian) Barcelona na ci gaba da ƙoƙari game da…

Read More

An gudanar da zaɓen ƙananan hukumomin jihar Legas a yau Asabar By Yusuf Akinpelu Lagos Masu zaɓe sama da miliyan bakwai ne ke kaɗa ƙuri’a a zaɓen waɗanda za su shugabanci ƙananan hukumomi 20 da ƙananan yankunan mulki 37, haɗi da kansuloli a faɗin jihar Lagos, a ranar Asabar ɗin nan. An tsara kaɗa ƙuri’a a cibiyoyin zaɓe 13,325 a mazaɓu 376 a jihar da ke zaman babbar cibiyar kasuwancin Najeriya. Tun da farko, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar (Lasiec), ta bayar da tabbacin cewa ta yi shirin da duk ya kamata domin zaɓen, kuma…

Read More

 AHBN Co-ordinator Visits Bauchi State Assembly, Urged Stronger Oversight on Immunization. The African Health Budget Network Co ordinator Dr. Aminu Garba Magashi had visited Bauchi State House of Assembly for High Level Advocacy to the Speaker Rt Hon Abubakar Y Suleiman and the Chairmen of the House Committee on Health. During the advocacy meeting Dr Magashi appreciated the State Government and the entire House of Assembly for the passage and the allocation of the projected Immunization budget of 872 million for 2025 and the release of the money allocated. He however, requested the Assembly to oversight the utilization of the…

Read More

Rundunar ƴansandan jihar Kano ta ce tana sane da taƙaddamar da keyi a jihar Kano da Kuma irin salon wa’azin Sheikh Lawal Triumph wanda Hakan ya janyo sa-in-sa a tsakanin al’ummar jihar ta Kano. A wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar ya fitar, ƴansandan sun ce duk da Suna sane da Dokar ƴancin faɗin albarkacin bakin, to amma “muna da hurumin ganin mun tabbatar da anyi komai bisa doka da oda” Hakan ne ya sa kwamishinan ƴan sanda na jihar ta Kano ya gayyaci malamin tare da shiga tattaunawa da masu ruwa da tsaki a jihar…

Read More

Najeriya ta ƙi amincewa da tayin Trump na ƙarɓar baƙi da suka kora – Ministan Harkokin waje. Ministan Harkokin wajen Najeriya Amba. Yusuf Maitama Tuggar ya ce ƙasar ta ƙi amincewa da tayin shugaban Amurka na ƙarɓar ƴan ƙasar Venezuela da aka kora daga Amurka, shi ya sa gwamnatin ƙasar ta tsaurara matakan bai wa ƴan Najeriya bisa da rage kwanakin shiga Amurka. Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Tuggar ya bayyana haka a wata hira da gidan talabijin na Channels a ranar Alhamis, inda ya ce Amurka na ƙara matsa lamba kan ƙasashen Afirka da lallai su amince da…

Read More

Kasar Rasha Tayi Liguden Wuta kan Makobciyarta Ukraine A Safiyar Yau. Jiragen saman Rasha da makamai masu linzami sun yi luguden wuta kan babban birnin Ukraine da sanyin safiyar ranar Alhamis din nan da muke ciki. jami’ai suka bayar da rahoton mutuwar mutane biyu, 16 da suka jikkata, da kuma gobara a gidaje da wasu gine-ginen da ba na zama ba, A hanu Guda kuma kasar Amurka na ci gaba da jigilar makamai zuwa kasar ta Ukraine da nufin tsagaita wuta. Hare-haren da Rasha ke kaiwa ya ta’azzara Wanda haifar da dagulalewar tsaron sararin samaniyar Ukraine Wanda yake tsunduma…

Read More