The Secretary to the Kano State Government, Umar Ibrahim, received the donation on behalf of Governor Abba Kabir Yusuf at the government house. He noted that the donation aligns with the state government’s plans to support the people of Kano State through its Ramadan feeding programs.Ibrahim also appealed to the Saudi Kingdom for intervention in the state’s psychiatric hospital. He lauded the support of the Saudi Kingdom and King Salman Humanitarian Aid and Relief Centre.In his remarks Kano State Commissioner for Humanitarian Affairs, Adamu Aliyu Kibiya, has commended Saudi Arabia for its generous donation of 1,250 cartons of dates to…
Author: Editor
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusif, ya dakatar da mai rikon mukamin shugaban ma’aikata kuma babban sakatare Salisu Mustapha, bisa zargin sa da yanke albashin ma’aikatan da kuma hana wasu albashin su.Kakakin Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya aikowa jaridar The TIMES HAUSA a yau Jumu’a, inda ya tabbatar da cewa an kuma umarci Salisu Mustapha da ya ajiye mukaminsa na babban Sakataren dake ƙarƙashin ofishin shugaban ma’aikata, don ba da damar gudanar da cikakken bincike ba tare da tangarda ba.Domin tabbatar da ci-gaba da gudanar da harkokin mulki,…
The Kano State Commissioner of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation, Adamu Aliyu Kibiya, received a courtesy call from the Joint National Association for Persons with Disabilities, led by State Chairman Engr Musa M Shaga and the Emirs of representatives of other Associations of disabled people.During the visit, Engr Shaga congratulated Honourable Kibiya on his appointment by the Executive Governor of Kano State, Engr Abba Kabir Yusuf, to lead the Humanitarian Ministry. He praised Honourable Kibiya’s competence and ability to lead the Ministry.Engr Shaga also appealed to Honourable Kibiya to support the Association and requested that the Executive Governor His Excellency…
Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce Sanatan Mas’ud El-Jibrin Doguwa ne halastaccen shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari a jihar Kano saboda haka Dungurawa bashi hurumin dakatar da shi ko Kabiru Alhassan Rurum ko wani mutu daga jam’iyar NNPP. “Sanata Mas’ud El-Jibrin Doguwa shine doka ta sani a matsayin shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari kuma itace Jam’iya daya da doka ta sani, saboda haka wani can Dungurawa ya rika kiran kasan a matsayin shugaban jam’iyar NNPP mai Alamar littafi, zancen banza ne, bashi da hurumi, ba shine shugaba ba, saboda haka har yanzu ina jam’iyar…
Ziyarar Karkashin Jagorancin Daraktan Makarantar Alhaji Nasir Na’ammani yace sun zo ofishin Shugaban Karamar Hukumar ne a Matsayinsa na Tsohon Dalibinta , Kuma Shugaban Kungiyar Iyaye da Malamai na Makarantar dan kulla kyaykyawan dangantaka a tsakanin mahukuntan Makarantar da Shugaban Karamar Hukumar. Wannan na kunshene tacikin wata sanarwa da Jami’in yada labarai Shiyyar Gwarzo Auwalu Musa Yola ya fitar. Daraktan ya godewa Shugaban Karamar Hukumar ta Gwarzo Dr Mani Tsoho Gwarzo bisa Alkawarin Samar da Injin da zai dinga tunkudo ruwa domin anfanin Daliban Makarantar, tare da yin Alkawarin Biyan kudin jarrabawa ga Daliban Makarantar, Sannan da gyaran motar hawa…
By Admin- Shugaban karamar hukumar Rano , Mal. Muhd Naziru, ya kaddamar da aikin gina titin kilomita 4 a garin Munture dake unguwar Rurum Sabon Garii, domin bunkasa ci gaban karkara. Wannan na kunshene a cikin wata sanarwa da jami in yada labarai Rabi u Kalil Kura ya fitar a yau. Aikin hanyar dai dazai lashe kudi kimanin naira miliyan 500, da nufin ingantawa da saukaka jigilar kayan amfanin gona da saukaka zirga-zirgar kayayyaki da a garin na munture. Bugu da Kari aikin zai inganta zamantakewa da tattalin arzikin yankin. Malam Naziru ya jaddada cewa ayukan cigaban Al umma sune…
In a significant move to bolster its humanitarian efforts, the Kano State Commissioner of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation, Honorable Adamu Aliyu Kibiya, received a courtesy visit from representatives of the Muslim Charity Organization and the Better Life for Children and Women Future Foundation.aims to support vulnerable people in the state.in his welcoming Addressed Honorable Adamu Aliyu Kibiya highlighted the Ministry’s Mandate, established by the present Administration of the Executive Governor Engineer Abba Kabir Yusuf, to support vulnerable and less privileged individuals across the State.He assured the Organizations that the Ministry has authentic data on the vulnerable, captured through community…
Kano State Governor Abba Kabir Yusuf has taken a major step towards bolstering the state’s public health sector by signing the Kano State Centre for Disease Control and Prevention Bill into law. This groundbreaking legislation represents a significant milestone in the state’s quest to enhance its capacity to prevent, detect, and respond to public health emergencies, effectively decentralizing operations to facilitate more robust epidemic preparedness at the state and local government levels. In his remarks State commissioner of health Dr Abubakar Labaran Yusif expressed his gratitude to his excellency Engr Abba Kabir Yusif for his commitment toward developing health sector…
In a landmark judgment, the Magistrate’s Court in Kano State has sentenced Idris Isah to 14 years in prison for raping a four-year-old girl. The chief judge, Justice Amina Adamu Aliyu, delivered the verdict after verifying the evidence against the perpetrator.The victim’s father, Malam Adam Muhammad, expressed his gratitude to the court and the police for ensuring justice served. He revealed that the perpetrator was his neighbor, who had been living alone after a divorce. Tragically, the young girl victim lost her life due to shock after being threatened by the rapist.Malam Adam Muhammad urged parents to be vigilant and…
In an impressive display of skill, teamwork, and sportsmanship, Northwest University, Kano’s basketball team has emerged victorious at the 1st Kanawa Tertiary Institution Basketball Championship. The championship, organized and sponsored by the DAM Foundation, brought together top tertiary institutions in Kano State. Northwest University’s basketball team rose to the challenge, demonstrating exceptional skill and teamwork, and ultimately emerging as one of the top teams in the competition. In his remarks Prof. Salisu Garba, Chairman of the Sports Advisory Committee and Deputy Vice Chancellor (Admin), who represented the Vice Chancellor of the institution,expressed their heartfelt gratitude to the DAM Foundation for…
