Author: pulse-admin

Kano Municipal Local Government has distributed ₦101 million in cash and food items as a Ramadan gesture to the residents of the area. The Council Chairman, Alhaji Saleem Hashim Gwangwazo, made this known while distributing the items to the 13 wards in the local government. This was contained in a statement Signed by Ahmad Muhammad Sani Gwarzo Zonal Information Officer, Kano Municipal Zone 1 According to him, ₦60 million was used to procure food items, including 25kg bags of rice, cartons of spaghetti, and macaroni. Additionally, ₦40 million in cash was distributed to residents of the 13 wards, including workers…

Read More

The TIMES HAUSA.com The Nigeria Association of Women Journalists (NAWOJ) has received a generous donation of food items from the Chief Imam of Alfur’Qan Juma’at Mosque, Kano, Dr. Bashir Aliyu Umar. The donation, which includes rice and macaroni, was distributed to 32 Muslim members of NAWOJ in Kano State.Hajiya Aisha Ibrahim, National Chairperson of NAWOJ, expressed her gratitude to Dr. Umar for his kind gesture and prayed that Allah replenish his wealth abundantly.However the National Secretary, Wasilah Ladan, who represented the National Chairperson during the distribution, commended Dr. Umar for his support to women journalists in Kano State during Ramadan.NAWOJ…

Read More

The TIMES HAUSA.blog.com Da yake Jawabi ya yin Bikin rantsuwar da ya gudana a Ofishinsa, Shugaban Karamar Hukumar Gwarzo Dakta Mani Tsoho Gwarzo ya bukaci Sabbin Shugabannin Majalisar Matasan reshen Karamar Hukumar da su hade Kai wajen ganin sun yi shugabanci abin misali tare da sanya bukatar Matasa a Kan gaba . Dakta Mani Tsoho ya baiyana Fatansa ga Sabon Shugaban Majalisar Matasan inda yace tsohon Dan Gwagwarmaya ne , Kuma tsohon Shugaban Kungiyar Dalibai. Da yake Jawabi tun da farko Shugaban Kwamitin Zaben, Kuma Shugaban Sashen walwala da Jin dadin Al-uma na Yankin Alhaji Abubakar Ashiru ya baiyana cewa…

Read More

The Kano State Commissioner of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation, Adamu Aliyu Kibiya, received a courtesy call from the Joint National Association for Persons with Disabilities, led by State Chairman Engr Musa M Shaga and the Emirs of representatives of other Associations of disabled people.During the visit, Engr Shaga congratulated Honourable Kibiya on his appointment by the Executive Governor of Kano State, Engr Abba Kabir Yusuf, to lead the Humanitarian Ministry. He praised Honourable Kibiya’s competence and ability to lead the Ministry.Engr Shaga also appealed to Honourable Kibiya to support the Association and requested that the Executive Governor His Excellency…

Read More

Sanatan Kano ta Kudu Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila ya ce Sanatan Mas’ud El-Jibrin Doguwa ne halastaccen shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari a jihar Kano saboda haka Dungurawa bashi hurumin dakatar da shi ko Kabiru Alhassan Rurum ko wani mutu daga jam’iyar NNPP. “Sanata Mas’ud El-Jibrin Doguwa shine doka ta sani a matsayin shugaban jam’iyar NNPP mai kayan marmari kuma itace Jam’iya daya da doka ta sani, saboda haka wani can Dungurawa ya rika kiran kasan a matsayin shugaban jam’iyar NNPP mai Alamar littafi, zancen banza ne, bashi da hurumi, ba shine shugaba ba, saboda haka har yanzu ina jam’iyar…

Read More

Kwamishinan lafiya na jihar Kano Dr. Abubakar Labaran Yusuf ya yabawa gwamna Abba Kabir Yusuf bisa gyara da inganta cibiyoyin kiwon lafiya daban-daban a matakin firamare da sakandare da kuma manyan makarantun kiwon lafiya. Kwamishinan ya yi wannan yabon ne a wata tattaunawa ta musamman da shugaban sashin hulda da jama’a na ma’aikatar, Ibrahim Abdullahi ayayin gabatar da kayyakin yada labarai na ma aikatar, Dokta Labaran ya bayyana cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi alkawura da dama kan harkokin kiwon lafiya a ayayin yakin neman zaben, inda yayi aiki tukuru wajen samar da manyan asibitoci a kananan hukumomin da…

Read More

Ziyarar Karkashin Jagorancin Daraktan Makarantar Alhaji Nasir Na’ammani yace sun zo ofishin Shugaban Karamar Hukumar ne a Matsayinsa na Tsohon Dalibinta , Kuma Shugaban Kungiyar Iyaye da Malamai na Makarantar dan kulla kyaykyawan dangantaka a tsakanin mahukuntan Makarantar da Shugaban Karamar Hukumar. Wannan na kunshene tacikin wata sanarwa da Jami’in yada labarai Shiyyar Gwarzo Auwalu Musa Yola ya fitar. Daraktan ya godewa Shugaban Karamar Hukumar ta Gwarzo Dr Mani Tsoho Gwarzo bisa Alkawarin Samar da Injin da zai dinga tunkudo ruwa domin anfanin Daliban Makarantar, tare da yin Alkawarin Biyan kudin jarrabawa ga Daliban Makarantar, Sannan da gyaran motar hawa…

Read More

By Admin- Shugaban karamar hukumar Rano , Mal. Muhd Naziru, ya kaddamar da aikin gina titin kilomita 4 a garin Munture dake unguwar Rurum Sabon Garii, domin bunkasa ci gaban karkara. Wannan na kunshene a cikin wata sanarwa da jami in yada labarai Rabi u Kalil Kura ya fitar a yau. Aikin hanyar dai dazai lashe kudi kimanin naira miliyan 500, da nufin ingantawa da saukaka jigilar kayan amfanin gona da saukaka zirga-zirgar kayayyaki da a garin na munture. Bugu da Kari aikin zai inganta zamantakewa da tattalin arzikin yankin. Malam Naziru ya jaddada cewa ayukan cigaban Al umma sune…

Read More

In a significant move to combat hypertension, in Kano state ,GAMMUN Centre for Care and Development Nigeria decorated the Commissioner for Health, Ministry of Health, Dr. Abubakar Labaran Yusuf, as the Hypertension Ambassador under the Kano Hypertension Advocacy Initiative (KHAI).The ceremony, held at the Muhammad Abdullahi Wase Teaching Hospital in Nasarawa, Kano State, marked a crucial step in strengthening collaborative efforts to address hypertension, a critical public health challenge affecting millions across Nigeria. During this significant occasion, GAMMUN’s Project Director Tulari Tine and his team met with the Commissioner for Health, Kano State Ministry of Health, in the presence of…

Read More

In a significant move to bolster its humanitarian efforts, the Kano State Commissioner of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation, Honorable Adamu Aliyu Kibiya, received a courtesy visit from representatives of the Muslim Charity Organization and the Better Life for Children and Women Future Foundation.aims to support vulnerable people in the state.in his welcoming Addressed Honorable Adamu Aliyu Kibiya highlighted the Ministry’s Mandate, established by the present Administration of the Executive Governor Engineer Abba Kabir Yusuf, to support vulnerable and less privileged individuals across the State.He assured the Organizations that the Ministry has authentic data on the vulnerable, captured through community…

Read More