The Executive Secretary Kano State Contributory Healthcare Management Agency (KSCHMA) Dr Rahila Aliyu Muktar disclosed this while declared open a 3day capacity building to KSCHMA staff on effective utilisation of Microsoft office suite to boost productivity and efficiency in their daily tasks at Haitel Hotel Kano. Dr Rahila said the participants will be inculcated with a comprehensive integration of digital technologies, data analysis and innovative processes to enhance the delivery of healthcare services. The training aimed at enhancing staff proficiency in Microsoft office applications, increase efficiency in data management, analysis and visualisation as well as develop skills in creating engaging…
Author: Editor
An bayyana cewa an samu kasuwancin magunguna na jihar Kano, bayan ƙarewar shekaru takwas na zangon mulki na biyu na Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a cikin yanayi mara daɗi. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Jami in Yada Labarai na maikatar Lafiya ta jihar kano Ibrahim Abdullahi ya fitar a yau . Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, ne ya bayyana haka yayin da yake karɓar shugabannin Кungiyar Masu Haɗa Magunguna da Sarrafa su ta Najeriya, reshen jihar Kano, da suka ziyarci shi a ofishinsa. Ya koka da cewa sun samu kasuwar magani, musamman Hukumar…
Admin- The Director General of the Kano State Pilgrims Welfare Board, Alhaji Lamin Rabi’u Danbappa, made this announcement today during a meeting with Local Government Hajj Center Officers, coordinators, and management staff at the Board’s Conference Hall. Represented by the Director of Administration and General Services, Alhaji Yusif A. Muktar, the Director General stated that during a recent Hajj preparation meeting in Saudi Arabia—attended by all State Muslim Pilgrims Boards—Kano State was recognized as the leading state in Hajj seat sales nationwide. He commended the Kano State Government, under the leadership of Governor Alhaji Abba Kabir Yusuf, for its unwavering…
The Forum of 44 Local Governments Information Officers in Kano State, led by Chairman Comrade Ahmad Muhammad Sani Gwarzo GAMJI, paid a courtesy visit to the Commissioner of Information and Internal Affairs, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya. The Chairman, Comrade Ahmad Muhammad Sani Gwarzo GAMJI, stated that the visit was to congratulate the Commissioner on his appointment and to assure him of their readiness to support his efforts in disseminating information and promoting government activities. GAMJI also expressed his appreciation for the Commissioner’s support for information officers and his commitment to equipping them with modern tools. In his response, the Commissioner…
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kirkiri wani tsari na musamman da gwamnan za ta rinka tattaunawa da al’umma kai tsaye dan jin matsalolin su tare da karbar shawarwari daga garesu. Kwamishinan yada labarai Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ne ya bayyana hakan lokacin da ya karbi bakuncin shugabannin kwamatin da gwamnan Kano ya kafa dan bincikar musabbabin rikice rikicen da aka samu lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa da aka gudanar a watan August shekarar da ta gabata ta 2024 a nan Kano. Waiya ya kuma ce kowanne kwamishina da shugabannin ma’aikatu za su kasance a wajen taron tattaunawar danjin shawarwari…
Masarautar Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ta nuna godiyarta ga Allah bisa yadda kotun daukaka kara ta yanke hukuncin dambarwar masarautar a ranar Juma’a 10 ga Janairu, 2025 inda aka kara tabbatar da mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero har yanzu shine Sarkin Kano. Masarautar tace yanke hukuncin da kotun daukaka kara tayi na rushe hukuncin babbar kotun jihar Kano ya kara tabbatar da yadda masu shari’a suke gudanar da aikinsu bisa kwarewa da kuma bin diddigi don kwato hakkin wanda aka zalunta. Wannan ya fito ne atabakin Khalid Uba Adamu Jami in yada…
The Kano State Government has welcomed the judgment delivered by the Court of Appeal, Abuja Division, in the long-standing Emirate Council dispute involving Emir Muhammadu Sanusi II. Making it known to the media In a joint press conference, the state’s Attorney General, Commissioner for Local Government and Chieftaincy Affairs, Commissioner for Information, and DG Media expressed satisfaction with the judgment, reiterating the government’s commitment to upholding justice, fairness, and the rule of law . The commissioners emphasized that the Court of Appeal’s decision reaffirms its authority in matters pertaining to traditional institutions and chieftaincy appointments. The verdict also provides clarity…
By Salim Haruna. Tsohon kwamishinan ma’aikatar raya karkara ta jihar Kano Alhaji Abbas Sani Abbas ya sauya sheka daga NNPP Kwankwasiyya zuwa Jam’iyyar APC.Alhaji Abbas Sani Abbas ya bayyana hakan ne jim kadan bayan da mataimakin shugaban majalisar dattawa Sanata Barau Jibrin da Abdullahi Abbas suka cire masa Jar hularsa. “Na bar waccan tafiyar ne saboda abubuwan da ake na rashin adalci ga wadanda muka taho da su”. Tsohon kwamishinan ya ce gwamnatin Kano ta gaza taimakawa mutanen da suka sha wahalar kafa ta , ta hanyar amfani da karfinsu da dukiyoyinsu da basirarsu, amma an sami dama an gaza…
Admin Kano State has welcomed a new Commissioner of Humanitarian Affairs and Poverty Alleviation, who has officially assumed office with a strong commitment to drive development and improving the lives of the most vulnerable populations. The new commissioner’s vision aligns with the state government’s efforts to address poverty and humanitarian issues, ensuring that aid reaches those who need it most. The appointment is expected to bring significant positive change to the lives of Kano State residents. As part of the Abba Kabir Yusuf administration’s cabinet reshuffle, several commissioners were reassigned to enhance administrative performance . The Kano State Government has…
Former Commissioner of Commerce, Adamu Aliyu, has left an indelible mark on the lives of many during his one year in ministry of commerce and industry.His outstanding achievements and dedication to public service have earned him a well-deserved position as the new Commissioner of the Ministry of Humanitarian Affairs. During his tenure, Adamu Aliyu implemented policies that boosted trade and commerce in the state. Some of his notable achievements include: As the new Commissioner of the Ministry of Humanitarian Affairs, Aliyu is poised to bring his expertise and passion to addressing the humanitarian needs of the most vulnerable populations. His…